{"componentChunkName":"component---src-templates-verse-by-verse-template-tsx","path":"/3/117","result":{"pageContext":{"data":"{\"languageCode\":\"ha\",\"chapterNumber\":3,\"verseNumber\":117,\"verses\":[{\"translationCode\":\"ha-gumi\",\"translator\":\"Abubakar Mahmoud Gumi\",\"translationName\":\"Gumi\",\"text\":\"Misãlin abin da suke ciyarwa, a cikin wannan rãyuwar dũniya, kamar misãlin iska ce (wadda) a cikinta akwai tsananin sanyi, ta sãmi shukar wasu mutãne waɗanda suka zãlunci kansu, sai ta halakar da ita. Allah bai zãlunce su ba, amma kansu suka kasance sunã zãlunta.\"}],\"textArabic\":\"مَثَلُ مَا يُنْفِقُونَ فِي هَٰذِهِ الْحَيَاةِ الدُّنْيَا كَمَثَلِ رِيحٍ فِيهَا صِرٌّ أَصَابَتْ حَرْثَ قَوْمٍ ظَلَمُوا أَنْفُسَهُمْ فَأَهْلَكَتْهُ ۚ وَمَا ظَلَمَهُمُ اللَّهُ وَلَٰكِنْ أَنْفُسَهُمْ يَظْلِمُونَ\"}"}},"staticQueryHashes":[]}